31/10/2020
Bayan Annabi Muhammadu (S.A.W) yayi wafati, Bilal yabar Madinah yatafi sham sabida bazai iya rayuwa batare da Rasulullahi ba. Wani dare sai yaga Annabi Muhammadu (S.A.W) a cikin mafarkin da Yana cewa "Bilal ka dauki tsawon lokaci baka kawo Mana ziyaraba". Ya farka ya hada guzirinsa yatafi Madinah inda yakira Sallah a ranan Bayan tsawon kokacin da yadauka baiyi kiran Sallah ba, wohoho Ban fa Madinah tarikice. Maza da mata na zubda hawaye domin tunawa da Manzon Allah (S.A.W) A lokacin da Bilal yakai wajan Ashahadu Anna Muhammadu Rasulullahi. Sai ya Zube a Qasa cikin kuka sabida bazai juri Kiran Sallah batare da ganin Annabi (S.A.W) ba. Allahu Akbar!!! A lokacin da Bilal ke jinyar Mutuwa "ina cikin farin ciki Matuka Gobe zan ziyarci abin Qaunana Annabi Muhammadu (S.A.W) da Sahabban sa. Ya Allah Kazurtamu da Soyayyan Annabi Muhammadu Rasulullahi (S.A.W.) da iyalansa da Sahabban sa na kwarai Ameen.